2 Chronicles 15:12 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Suka yi alkawari don su nemi Ubangiji Allah na kakanninsu, da dukan zuciyarsu da kuma dukan ransu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ سُكَيِ يَرْجٜىٰجٜىٰنِيَ ثٜىٰوَ ذَاسُنٜىٰمِ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَكَاكَنِّنْسُ دَ دُكَنْ ذُوثِيَارْسُ دَ دُكَنْ رَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka ƙulla alkawari, cewa za su nemi Ubangiji Allah na kakanninsu da dukan zuciyarsu da ransu.