2 Chronicles 15:17 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ko da yake bai kawar da masujadan kan tudu daga Isra’ila ba, zuciyar Asa ta cika da bin Ubangiji dukan kwanakinsa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دَيْ بَيْ كَوَرْدَ وُرَارٜىٰنْ سُجَّدَ دَ بَسُدَاثٜىٰبَ دَغَ دُكَنْ ڧَسَرْ إِسْرَٰٓءِيلَ بَ؞ دُكْدَهَكَ ذُوثِيَارْ أَسَ بَتَكَوْثٜىٰ دَغَ بِنْ يَهْوٜىٰهْ بَ دُكَنْ ݣُونَكِنْ رَنْسَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma ba a kawar da masujadan da yake Isra'ila ba, duk da haka zuciyar Asa sarai take, ba wani aibi duk kwanakinsa.