2 Chronicles 15:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya fita ya je ya sadu da Asa ya kuma faɗa masa, “Ka saurare ni, Asa da kuma dukan Yahuda da Benyamin. Ubangiji yana tare da ku sa’ad da kuke tare da shi. In kuka neme shi, za ku same shi, amma in kuka yashe shi, zai yashe ku.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَڢِتَ دُواْمِنْ يَتَرْيِ أَسَ، يَثٜىٰ مَسَ، «كَسَوْرَرَتَ، يَا سَرْكِے أَسَ، كَيْ دَ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ يَهُودَ دَ نَ بِلِيَامِنُ؞ يَهْوٜىٰهْ يَنَ تَرٜىٰدَكُو مُدِّنْ كُو كُنَ تَرٜىٰدَشِ؞ عِدَنْ كُكَ نٜىٰمٜىٰشِ، ذَيْسَا كُسَامٜىٰشِ، عَمَّا عِدَنْ كُكَ رَبُ دَشِ، شِے مَا ذَيْ رَبُ دَكُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
sai ya fita ya taryi Asa, ya ce masa, “Ka ji ni, ya Asa, kai da dukan Yahuza da Biliyaminu, Ubangiji yana tare da ku idan kuna tare da shi. Idan kuwa kun neme shi, za ku same shi, amma idan kun rabu da shi, shi ma zai rabu da ku.