2 Chronicles 16:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai Asa ya ɗauki azurfa da zinariya daga ma’ajin haikalin Ubangiji da kuma na fadansa ya aika wa Ben-Hadad sarkin Aram, wanda yake mulki a Damaskus.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَسَ يَطَوْكِ أَظُرْڢَا دَ ظِينَارِيَ دَغَ طَكُنَنْ أَجِيَ نَغِدَنْ يَهْوٜىٰهْ دَ نَغِدَنْ سَرْكِے، يَكُمَ عَيْكَ وَ سَرْكِے بٜىٰنْهَدَدْ نَ سُورِيَ وَنْدَ يَكٜىٰ مُلْكِ أَ دِمَشْڧُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'an nan Asa ya ɗebo azurfa da zinariya daga dukiyar da take cikin Haikalin, da na fādar sarki, ya aika wa Ben-hadad da su, wato Sarkin Suriya, wanda yake zaune a Dimashƙu, yana cewa,