2 Chronicles 16:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
A lokacin Hanani mai duba ya zo wurin Asa sarkin Yahuda ya ce masa, “Don ka dogara ga sarkin Aram, ba kuwa ga Ubangiji Allahnka ba ne mayaƙan sarkin Aram sun kuɓuce daga hannunka.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَ لُواْكَثِنَّنْ، هَنَنِ مَيْ غَنِ يَذُواْ وُرِنْ سَرْكِے أَسَ نَ يَهُودَ، يَثٜىٰ مَسَ «تُنْدَيَكٜىٰ كَا دُواْغَضَ عَكَنْ سَرْكِنْ سُورِيَ مَيْمَكُوانْ كَدُواْغَرَ عَكَنْ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكَ، تُواْ، سُواْجُواْجِنْ سُورِيَ سُنْ كُٻُتَ دَغَ حَنُّنْكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A lokacin nan sai Hanani, maigani, ya zo wurin Asa, Sarkin Yahuza, ya ce masa, “Da yake ka dogara ga Sarkin Suriya, maimakon ka dogara ga Ubangiji Allahnka, shi ya sa rundunar sojojin Sarkin Suriya ta kuɓuta daga hannunka.