2 Chronicles 17:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Tare da su akwai waɗansu Lawiyawa, Shemahiya, Netaniya, Zebadiya, Asahel, Shemiramot, Yehonatan, Adoniya, Tobiya da Tob Adoniya, da kuma firistoci Elishama da Yehoram.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنْسُ لَوِيَاوَا تَرٜىٰدَ ڢِرِسْتُواْثِے بِيُ سُكَ تَڢِے تَرٜىٰدَسُو؞ لَوِيَاوَنْ سُونٜىٰ، شٜىٰمَيَ دَ نٜىٰتَنِيَ دَ ظٜىٰبَدِيَ دَ أَسَهٜىٰلْ دَ شٜىٰمِرَمُواتْ دَ يٜىٰهُواْنَتَنْ دَ أَدُواْنِيَ دَ تُواْبِيَ دَ تُواْبَدُواْنِيَ؞ ڢِرِسْتُواْثِنْ سُونٜىٰ عٜىٰلِشَمَ دَ يٜىٰهُواْرَمْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Tare da su kuma akwai Lawiyawa, da Shemaiya, da Netaniya, da Zabadiya, da Asahel, da Shemiramot, da Jonatan, da Adonaija, da Tobiya, da Tob-adonaija, tare da waɗannan Lawiyawa akwai firistoci, Elishama da Yehoram.