2 Chronicles 18:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
To, fa, Zedekiya ɗan Kena’ana ya yi ƙahonin ƙarfe, ya kuma furta, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Da waɗannan za ka sassoki Arameyawa sai sun hallaka.’ ”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
طَيَ دَغَ ثِكِنْسُ، وَتُواْ صَدِڧِيَ طَنْ كٜىٰنَعَنَ، يَيِ ڧَهُواْنِنْ بَڧِنْ ڧَرْڢٜىٰ، يَثٜىٰ «إِنْجِ يَهْوٜىٰهْ ، ‹دَ وَطَنَّنْ ڧَهُواْنِ ذَاكَ تُورَ سُرِيَاوَا حَرْ سُهَلَّكَ؞› »
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Zadakiya ɗan Kena'ana ya yi ƙahonin ƙarfe, ya ce, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Da waɗannan za ka sassoki Suriyawa har su hallaka!’ ”