2 Chronicles 18:15 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sarki ya ce masa, “Sau nawa zan sa ka rantse don ka faɗa gaskiya a cikin sunan Ubangiji?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا سَرْكِے يَثٜىٰ مَسَ «حَبَ! حَرْ يَوْشٜىٰ ذَنْ عُمَرْثٜىٰكَ كَدَ كَڢَطَا مِنِ كُواْمٜىٰ، سَيْ غَسْكِيَ دَ سُونَنْ يَهْوٜىٰهْ ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma sarki ya ce masa, “Har sau nawa zan rantsar da kai don kada ka faɗa mini kome, sai gaskiya da sunan Ubangiji?”