2 Chronicles 18:31 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da shugabannin kekunan yaƙi suka ga Yehoshafat, sai suka yi tsammani, “Wannan ne sarkin Isra’ila.” Saboda haka suka juya don su yaƙe shi, amma Yehoshafat ya yi ihu, Ubangiji kuma ya taimake shi. Allah ya janye su daga gare shi,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ شُوغَبَنِّنْ سُواْجُواْجِنْ كٜىٰكُنَنْ دُواْكِ سُكَ جُويَا سُكَ حَنْ‌غِ يٜىٰهُواْشَڢَتْ دَ رِيغُنَنْسَ نَسَرْكِے، سَيْ سُكَ طَوْكَ أَهَبْ نٜىٰ؞ سُكَ جُويَا ذَاسُ ڢَاطَ مَسَ دَ يَاڧِ، سَيْ يَيِ إِيهُ يَغُدُ، يَهْوٜىٰهْ كُوَ يَتَيْمَكٜىٰشِ؞ اللَّهْ يَجَنْيٜىٰسُ دَغَ غَرٜىٰشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da shugabannin karusai suka ga Yehoshafat, suka ce, “Wannan ne Sarkin Isra'ila,” sai suka juya suka yi yaƙi da shi. Amma Yehoshafat ya yi kururuwa, Ubangiji Allah ya kuɓutar da shi, Allah kuwa ya kawar da su daga gare shi.