2 Chronicles 19:2 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yehu mai duba, ɗan Hanani, ya fita don yă tarye shi, ya kuma ce wa sarki, “Ya yi kyau ke nan da ka taimaki mugu ka kuma ƙaunaci waɗanda suke ƙin Ubangiji? Da yake ka yi haka fushin Ubangiji yana a kanka
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يٜىٰهُو مَيْ غَنِ، طَنْ هَنَنِ، يَڢِتَ دُواْمِنْ يَتَرْيٜىٰشِ، يَكُمَثٜىٰ وَ سَرْكِے يٜىٰهُواْشَڢَتْ، «دَيْدَيْ نٜىٰ كَتَيْمَكِ مُوغَيٜىٰ، كَكُمَيِ أَبُواْكَنْتَكَ دَ وَطَنْدَ سُكٜىٰ ڧِنْ يَهْوٜىٰهْ ؟ دَيَكٜىٰ كَيِ حَكَ، ڢُشِنْ يَهْوٜىٰهْ يَنَ عَكَنْكَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Yehu maigani, ɗan Hanani, ya fita domin ya tarye shi, ya ce wa sarki Yehoshafat, “Za ka taimaki mugu ka kuma ƙaunaci maƙiyan Ubangiji? Saboda haka hasalar Ubangiji za ta same ka.