2 Chronicles 2:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
za mu kuwa yanka dukan gumagumai daga Lebanon da kake bukata za mu kuwa yi fitonsu ta teku, su gangara zuwa Yaffa. Za ka iya kwashe su daga can ka haura zuwa Urushalima.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُو كُوَ ذَامُ يَنْكَ دُكَنْ كَتَكَيْ دَغَ لٜىٰبَنُوانْ وَطَنْدَ كَكٜىٰ بُڧَاتَ؞ ذَامُ غَنْغَرُواْ دَسُو ذُوَا بَاكِنْ تٜىٰكُ؞ ذَامُ طَطَّوْرٜىٰسُ سُبِے ضُوً تٜىٰكُ ذُوَا يُواْڢَّ، دُواْمِنْ كَݣُوشٜىٰسُ ذُوَا عُرُوشَلِيمَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mu kuwa za mu yanko maka dukan katakan da kake bukata a Lebanon, mu kawo maka su a kan gadajen fito ta hanyar teku, zuwa Yafa, domin ka kwashe ka kai Urushalima.”