2 Chronicles 20:10 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
“Yanzu kuma ga mutanen Ammon, da na Mowab, da na Dutsen Seyir, waɗanda ka hana Isra’ilawa su kai musu yaƙi sa’ad da suka fito daga ƙasar Masar, su ne mutanen da Isra’ila suka ƙyale, ba su hallaka su ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
«يَنْذُ، غَ أَبِنْدَ سُواْجُواْجِنْ أَمُّوانْ دَ نَ مُواْوَبْ دَ نَ عٜىٰدُوامْ سُكٜىٰيِ؞ سُونٜىٰ وَطَنْدَ كَحَنَ یَیَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَيْمُسُ يَاڧِ سَعَدَّ سُكَ ڢِتُواْ دَغَ ڧَسَرْ مَصَرْ؞ دُواْمِنْ حَكَ، سُكَ ذَاغَيَ تَغٜىٰڢٜىٰ، بَسُ هَلَكَاسُبَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
“Yanzu kuma ga mutanen Ammon, da na Mowab, da na Dutsen Seyir, waɗanda ka hana Isra'ilawa su kai musu yaƙi sa'ad da suka fito daga ƙasar Masar, su ne mutanen da Isra'ila suka ƙyale, ba su hallaka su ba.