2 Chronicles 20:13 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Dukan mazan Yahuda, tare da matansu da yaransu da ƙananansu, suka tsaya a gaban Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ يَهُودَ سُنَ ڟَيٜىٰ أَغَبَنْ يَهْوٜىٰهْ تَرٜىٰدَ ڧأَنَانً يَارَنْسُ دَ مَاتَنْسُ دَ كُمَ یَیَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
A sa'an nan kuwa mutanen Yahuza suna tsaye a gaban Ubangiji, su da ƙananansu, da matansu, da 'ya'yansu.