2 Chronicles 20:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Gobe ku fito ku gangara ku yaƙe su. Za su yi ta haurawa ta Mashigin Ziz, ku kuwa za ku same su a ƙarshen kwari a Hamadan Yeruwel.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غُواْبٜىٰ كُغَنْغَرَ كُيِ يَاڧِ دَسُو؞ ذَاسُ ٻُلُّواْ تَ مَشِغِنْ ظِظْ؞ ذَاكُ سَامٜىٰسُ تَڧَرْشٜىٰنْ ݣُورِنْدَ يَبِے ذُوَا دَاجِنْ يٜىٰرُيٜىٰلْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ku gangara ku fāɗa musu gobe. Ga shi kuwa, za su haura ta hawan Ziz, za ku tarar da su a ƙarshen kwarin a gabashin jejin Yeruyel.