2 Chronicles 20:19 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan waɗansu Lawiyawa daga Kohatawa da Korayawa suka tashi tsaye suka yabe Ubangiji, Allah na Isra’ila, da babbar murya sosai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
لَوِيَاوَا دَغَ دَنْ‌غِنْ كُواْهَتْ دَ نَ ڧَارُونَ، سُكَتَاشِ أَڟَيٜىٰ دُواْمِنْ سُيَبِے يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَ إِسْرَٰٓءِيلَ دَ بَبَّرْ مُرْيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Lawiyawa daga Kohatawa da Koratiyawa suka tashi tsaye suka yabi Ubangiji Allah na Isra'ila da babbar murya.