2 Chronicles 20:2 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sai waɗansu mutane suka zo suka faɗa wa Yehoshafat, “Ga babban runduna tana zuwa a kanka daga Edom, daga ƙetaren Teku, daga Aram. Ta ma kai Hazazon Tamar” (wato, En Gedi).
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ وَطَنْسُ مُتَنٜىٰ سُكَذُواْ سُكَثٜىٰ مَسَ «غَا دُبَّنْ سُواْجُواْجِ دَغَ عٜىٰدُوامْ عَڧٜىٰتَرٜىٰنْ تٜىٰكُنْ غِشِرِ سُنَ ذُوَا دُواْمِنْ سُڢَاطَ مَكَ دَ يَاڧِ؞ يَنْذُ سُنْ كَيْ هَظَظُوانْ تَمَرْ، وَتُواْ عٜىٰنْ‌غٜىٰدِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai waɗansu mutane suka zo suka faɗa wa Yehoshafat cewa, “Mutane masu yawan gaske suna zuwa su yi yaƙi da kai daga Edom, da kuma teku, har sun iso Hazazon-tamar,” wato En-gedi.