2 Chronicles 20:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da suka fara waƙa, suna kuma yabo, sai Ubangiji ya kai hari a kan mutanen Ammon da Mowab da Dutsen Seyir, waɗanda suka kawo hari a Yahuda, aka kuwa ci su da yaƙi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَعَدَّ سُكَ ڢَارَ رٜىٰرَ وَاڧُواْڧِنْ يَبُواْ، سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَسَا وَ سُواْجُواْجِنْ أَمُّوانْ دَ نَ مُواْوَبْ دَ نَ بَبَّنْ تُدُنْ سٜىٰيِرْ یَنْ ݣُونْتُوانْ ٻَوْنَ، سَيْ سُواْجُواْجِنْ سُكَ ضِكِثِے سُكَ ڢَارَ ڢَطَ دَ جُونَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sa'ad da suka fara raira waƙa, suna yabo, sai Ubangiji ya sa wa mutanen Ammon, da na Mowab, da na Dutsen Seyir, 'yan kwanto, 'yan kwanton kuwa suka fatattake su.