2 Chronicles 20:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan Yehoshafat ya jagoranci dukan mutanen Yahuda da Urushalima suka dawo da farin ciki zuwa Urushalima, gama Ubangiji ya ba su dalilin farin ciki a kan abokan gābansu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ دُكَنْ مُتَنٜىٰنْ يَهُودَ دَ نَ عُرُوشَلِيمَ سُكَ كُواْمَ غِدَا؞ سَرْكِے يٜىٰهُواْشَڢَتْ يَوُثٜىٰ غَبَنْسُ سُنَ كُواْمَاوَا ثِكِنْ عُرُوشَلِيمَ دَ ڢَضٍ ثِكِ غَمَا يَهْوٜىٰهْ يَابَاسُ نَصَرَا عَكَنْ أَبُواْكَنْ غَابَنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai kowane mutumin Yahuza da na Urushalima, tare da Yehoshafat shugabansu, suka koma Urushalima suna murna, gama Ubangiji ya sa su yi farin ciki saboda maƙiyansu.