2 Chronicles 20:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
‘In masifa ta zo mana, ko takobin hukunci, ko annoba ko yunwa, za mu tsaya a gabanka a gaban wannan haikalin da yake ɗauke da Sunanka, mu kuma yi kuka gare ka cikin azaba, za ka kuwa ji mu, ka cece mu.’
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سُكَ غَسْكَتَ ثٜىٰوَ ‹مَيْ يِوُوَ وَتَ مَسِيڢَ تَذُواْ مَنَ، كُواْ يَاڧِ، كُواْ حُكُنْثِ، كُواْ بَلَعِ، كُواْ يُنْوَ؞ عِدَنْ وَنَّنْ يَڢَرُ، ذَامُ ذُواْ غَبَنْكَ أَوَنَّنْ غِدَا عِنْدَ عَكٜىٰ غِرْمَمَ سُونَنْكَ، مُيِ كُوكَا ذُوَا غَرٜىٰكَ عَكَنْ وَهَلَرْمُ، كَيْ كُوَ ذَاكَجِے كَأَمْسَ مَنَ؞›
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
‘Idan wani mugun abu ya same mu, kamar takobi, ko hukunci, ko annoba, ko yunwa, to, za mu tsaya a gaban wannan gida, a gabanka kuma, gama sunanka yana cikin gidan nan, idan mun yi maka kuka saboda wahalarmu, kai kuwa za ka ji, ka cece mu.’