2 Chronicles 21:16 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji ya sa Filistiyawa da Larabawa waɗanda suke zama kusa da Kushawa su yi gāba da Yehoram
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ يَهْوٜىٰهْ يَتَادَ ڢُشِنْ ڢِلِسْتِيَاوَا دَ لَرَبَاوَا وَطَنْدَ سُكٜىٰ ذَمَ كُسَدَ إِتِيُواْڢِيَ عَكَنْ سَرْكِے يٜىٰهُواْرَمْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Ubangiji ya kuta Filistiyawa da Larabawan da suke kusa da Habashawa, su yi gāba da Yoram.