2 Chronicles 24:19 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ko da yake Ubangiji ya aiki annabawa zuwa wurin mutane don su dawo da su gare shi, kuma ko da yake sun ba da shaida a kansu, ba su saurara ba.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كُواْدَيَكٜىٰ يَهْوٜىٰهْ يَا عَيْكَ مُسُ دَ أَنَّبَاوَا سُجَا مُسُ كُنّٜىٰ، دُكْدَهَكَ مُتَنٜىٰنْ سُكَڧِيجِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk da haka Allah ya aika musu da annabawa don su komo da su wurinsa. Ko da yake sun shaida musu kuskurensu, duk da haka ba su kula ba.