2 Chronicles 25:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Fushin Ubangiji ya yi ƙuna a kan Amaziya, sai ya aiki wani annabi wurinsa wanda ya ce, “Me ya sa ka nemi shawarar allolin mutanen nan, waɗanda ba za su cece mutanensu daga hannunka ba?”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَبُواْدَ حَكَ، يَهْوٜىٰهْ يَا يِڢُشِے دَ أَمَظِيَ سُواْسَيْ؞ يَعَيْكَ مَسَ وَنِ أَنَّبِے يَثٜىٰمَسَ «دُوانْمٜىٰ كَا نٜىٰمِ أَلُّواْلِنْ مُتَنٜىٰ وَطَنْدَ بَاسَ عِيَ ثٜىٰتُوانْ مُتَنٜىٰنْسُ دَغَ حَنُّنْكَ؟»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Saboda haka Ubangiji ya yi fushi da Amaziya. Ubangiji ya aiki annabi a wurinsa. Annabin ya ce masa, “Don me ka koma ga gumakan da ba su iya ceton jama'arsu daga hannunka ba?”