2 Chronicles 25:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Amaziya bai saurara ba gama Allah ya yi haka domin yă miƙa su ga Yehowash, domin sun nemi shawarar allolin Edom.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا أَمَظِيَ يَڧِ جِ؞ يَهْوٜىٰهْ نٜىٰ يَسَا يَكَسَنْثٜىٰ حَكَ دُواْمِنْ أَ هَلَكَاسُ، سَبُواْدَ سُنْ كُواْمَ غَ بِنْ غُمَكَنْ عٜىٰدُوامْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma Amaziya ya ƙi ji, gama al'amarin daga wurin Allah yake, domin ya bashe su a hannun maƙiyansu, saboda sun koma ga gumakan Edom.