2 Chronicles 25:4 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk da haka bai kashe ’ya’yansu maza ba amma ya yi bisa ga abin da yake a rubuce a cikin Doka, a cikin Littafin Musa, inda Ubangiji ya umarta, “Ba za a kashe iyaye saboda ’ya’yansu ba; ba kuwa za a kashe ’ya’ya saboda iyayensu ba; kowa zai mutu saboda zunubansa ne.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا بَيْ كَشٜىٰ یَیَنْسُبَ؞ يَبِے أَبِنْدَ عَكَ رُبُوتَ أَ كُواْيَرْوَرْ مُوسَٰى ثٜىٰوَ «بَذَاعَكَشٜىٰ إِيَايٜىٰ سَبُواْدَ ذُنُوبِنْ یَیَنْسُ بَ، كُواْ عَثٜىٰ عَكَشٜىٰ یَیَ سَبُواْدَ ذُنُوبِنْ إِيَايٜىٰنْسُبَ؞ دُكْ مُتُمِنْ دَ يَيِ ذُنُوبِ، شِ ذَاعَ كَشٜىٰشِ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma bai karkashe 'ya'yansu ba, bisa ga abin da yake a rubuce a Shari'a, wato Attaura ta Musa, inda Ubangiji ya yi umarni cewa, “Ba za a kashe iyaye saboda 'ya'yansu ba, ba za a kuma kashe 'ya'ya saboda iyaye ba, amma mutum zai mutu saboda laifin kansa.”