2 Chronicles 25:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ko da ma ya tafi ya yi faɗa da ƙwazo a cikin yaƙi, Allah zai tumɓuke shi a gaban abokan gāba, gama Allah yana da iko yă taimaka ko yă tumɓuke.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مَيْمَكُوانْ حَكَ، كَتَڢِے كَيِ يَاڧِنْ كَيْ كَطَيْ؞ كَيِ ڧَرْڢِنْ حَلِ عَيَاڧِنْ، كُواْ كُوَ اللَّهْ ذَيْ كَوَرْ دَكَيْ أَعِدُوانْ أَبُواْكَنْ غَابَنْكَ؞ غَمَا اللَّهْ يَنَدَ إِيكُواْ يَتَيْمَكٜىٰكَ كُواْ كُوَ يَكَوَرْ دَكَيْ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Amma idan ka zaci ta wannan hanya ce za ka zama da ƙarfi don yaƙi, Allah zai kā da kai a gaban maƙiyi, gama Allah yana da iko ya yi taimako, ko kuwa ya ƙi.”