2 Chronicles 26:20 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’ad da Azariya babban firist da dukan sauran firistoci suka dube shi, sai suka ga cewa yana da kuturta a goshinsa, saboda haka suka gaggauta tunkuɗa shi waje nan da nan. Tabbatacce, shi kansa ma ya yi marmari yă bar wurin domin Ubangiji ya buge shi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ أَظَرِيَ بَبَّنْ ڢِرِسْتِ دَ دُكَنْ ڢِرِسْتُواْثِنْ سُكَ دُوبٜىٰشِ، سَيْغَا ثُوتَرْ ڢَتَرْ جِكِے أَغُواْشِنْسَ! سَيْ سُكَ تُورَ شِ يَڢِتَ دَ سَوْرِ، شِے مَا دَ كَنْسَ يَيِ تَسَوْرِ يَڢِتَ وَجٜىٰ سَبُواْدَ يَهْوٜىٰهْ يَا بُغُواْشِ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Azariya babban firist tare da sauran firistocin suka dube shi, sai ga kuturta a goshinsa! Sai suka tunkuɗa shi waje nan da nan. Shi kansa ma ya hazarta ya fita saboda Ubangiji ya buge shi.