2 Chronicles 26:5 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya nemi Allah a kwanakin Zakariya, wanda ya koyar da shi a tsoron Allah. Muddin ya nemi Ubangiji, Allah ya ba shi nasara.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَبَادَ كَنْسَ غَ نٜىٰمَنْ اللَّهْ عَثِكِنْ زَامَانِنْ أَنَّبِے زَكَرِيَّا، وَنْدَ يَكُواْيَ مَسَ حَنْيَرْ ڟُواْرُوانْ اللَّهْ ؞ مُدِّنْ سَرْكِے يَنَ بِنْ يَهْوٜىٰهْ ، يَهْوٜىٰهْ يَا سَا يَيَلْوَتَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya mai da hankalinsa ga bin Ubangiji a kwanakin Zakariya, wanda ya koya masa tsoron Allah. Dukan lokacin da yake bin Ubangiji, Allah ya wadata shi.