2 Chronicles 26:7 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Allah ya taimake shi a kan Filistiyawa da kuma a kan Larabawa waɗanda suke zama a Gur-Ba’al da kuma a kan Meyunawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
اللَّهْ كُوَ يَتَيْمَكِ عُزِّيَ يَثِ نَصَرَا عَكَنْ ڢِلِسْتِيَاوَا دَ لَرَبَاوَا وَطَنْدَ سُكٜىٰ ذَمَ أَ غُرْبَعَلْ دَ كُمَ مٜىٰيُنِيَاوَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Allah ya taimake shi a kan Filistiyawa, da Larabawa, waɗanda suke zaune a Gur-ba'al, da kuma Me'uniyawa.