2 Chronicles 26:8 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ammonawa suka kawo haraji wa Uzziya, sunan da ya yi kuwa ya bazu har iyakar Masar, domin ya zama mai iko sosai.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
أَمُّواْنَاوَا سُكَبِيَ هَرَاجِنْسُ غَ عُزِّيَ؞ سُونَنْ عُزِّيَ يَكَيْ حَرْ كَنْ إِيَاكَرْ ڧَسَرْ مَصَرْ، غَمَا يَيِ ڧَرْڢِے سُواْسَيْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ammonawa kuma suka kawo masa haraji, sunan Azariya ya kai har kan iyakar Masar, gama ya shahara ƙwarai.