2 Chronicles 26:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Uzziya ya gina hasumiyoyi a Urushalima a Ƙofar Kusurwa, a Ƙofar Kwari da kuma a kusurwar katanga, ya kuma yi musu katanga.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
بَنْدَ حَكَمَا، عُزِّيَ يَيِ غِنٜىٰ غِنٜىٰ مَاسُ ڟَيِ أَ عُرُوشَلِيمَ، عَڧُواْڢَرْ ݣُونَ دَ ڧُواْڢَرْ ݣُورِ دَ دَيْدَيْ عِنْدَ كَتَنْ‌غَرْ تَيِ ݣُونَ، يَكُمَ ڧَارَ مُسُ ڧَرْڢِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Banda haka kuma, Azariya ya gina hasumiyai a Urushalima a Ƙofar Kusurwa, da Ƙofar Kwari, da kan kusurwa, ya kuma yi musu kagara.