2 Chronicles 28:17 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Mutanen Edom sun sāke zuwa suka yaƙi Yahuda suka kuma kwashe ’yan kurkuku,
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
غَمَا سُواْجُواْجِنْ عٜىٰدُوامْ سُنْ سَاكٜىٰ كَيْ وَ يَهُودَ يَاڧِ سُكَ ݣُوسُواْ مُتَنٜىٰ سُكَ تَڢِے دَسُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama Edomawa suka sāke kai wa Yahuza yaƙi, suka kama mutane suka tafi da su.