2 Chronicles 28:8 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Isra’ilawa suka kame kamammu daga ’yan’uwansu mata, ’ya’ya maza da kuma ’ya’ya mata dubu ɗari biyu. Suka kuma kwashe ganima mai yawan gaske, waɗanda suka kwasa zuwa Samariya.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُكَ ݣُوسُواْ یَنْعُوَنْسُ وَطَنْدَ سُكَ كَامَ، مُتُمْ دُبُو طَرِے بِيُ، مَاتَادَ یَیَ مَظَا دَ مَاتَادَغَ مُتَنٜىٰنْ يَهُودَ؞ سُكَ كُمَ ݣُوشِ كَايَ دَيَوَ دَغَ غَرٜىٰسُ ذُوَا سَمَرِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Mutanen Isra'ila kuwa suka kwaso 'yan'uwansu da suka kama, mutum dubu ɗari biyu (200,000), mata, da 'ya'ya mata, da 'ya'ya maza. Suka kuma kwaso ganima mai yawan gaske daga gare su. Suka kawo ganimar a Samariya.