2 Chronicles 29:15 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Da suka tattara ’yan’uwansu suka kuma tsarkake kansu, sai suka shiga ciki suka tsarkake haikalin Ubangiji, kamar yadda sarki ya umarta, suna bin maganar Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَطَنَّنْ مُتَنٜىٰ سُكَ تَتَّارَ یَنْعُوَنْسُ لَوِيَاوَا سُكَ ڟَرْكَكٜىٰ كَنْسُ، بِسَغَ عُمَرْنِنْ سَرْكِے، بِسَغَ مَغَنَرْ يَهْوٜىٰهْ ، دُواْمِنْ سُڟَبْتَثٜىٰ غِدَنْ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai suka tattara 'yan'uwansu maza, suka tsarkake kansu, suka shiga bisa ga umarnin sarki, bisa ga maganar Ubangiji domin su tsabtace Haikalin Ubangiji.