2 Chronicles 29:24 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sa’an nan firistoci suka yayyanka awakin suka miƙa jininsu a bagade domin hadaya don zunubi don kafara saboda dukan Isra’ila, domin sarki ya umarta a yi hadaya ta ƙonawa da hadaya don zunubi domin dukan Isra’ila.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڢِرِسْتُواْثِنْ سُكَ يَنْكَ بُنْسُرَنْ، سُكَ مِيڧَسُ هَدَايَ تَوَنْكٜىٰ ذُنُوبِ، سُكَ يَيَّڢَا جِنِنْسُ عَكَنْ بَغَدٜىٰنْ، دُواْمِنْ طَوْكَرْ أَلْحَكِنْ ذُنُبَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞ سَرْكِے يَبَادَ عُمَرْنِ مُسَمَّنْ ثٜىٰوَ أَمِيڧَ هَدَايَ تَڧُواْنَاوَا دَ تَوَنْكٜىٰ ذُنُوبِ دُواْمِنْ دُكَنْ إِسْرَٰٓءِيلَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai firistocin suka yanka su suka tsarkake bagaden da jinin bunsuran, don a yi kafara saboda dukan Isra'ila. Gama sarki ya umarta a yi hadaya ta ƙonawa da hadaya don zunubi saboda dukan Isra'ila.