2 Chronicles 30:11 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Duk da haka, waɗansu mutanen Asher, Manasse da Zebulun suka ƙasƙantar da kansu suka tafi Urushalima.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دُكْدَهَكَ أَݣَويْ مُتَنٜىٰ دَغَ يَنْكُنَنْ أَشٜىٰرْ دَ مَنَسّٜىٰ دَ ظٜىٰبُلُنْ وَطَنْدَ سُكَ يَرْدَ سُكَ ڧَسْڧَنْتَرْ دَكَنْسُ، سُكَذُواْ عُرُوشَلِيمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai mutane kaɗan na Ashiru, da na Manassa, da na Zabaluna suka yi tawali'u, suka zo Urushalima.