2 Chronicles 30:12 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Haka ma a Yahuda, hannun Allah yana a kan mutane don yă ba su zuciya ɗaya su yi abin da sarki da fadawansa suka umarta, suna bin maganar Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
اللَّهْ كُمَ يَظُغَ مُتَنٜىٰنْ يَهُودَ يَبَاسُ ذُوثِيَا طَيَ دُواْمِنْ سُيِ بِيَيَّ دَ عُمَرْنِنْ سَرْكِے هٜىٰزٜىٰكِيَ دَ دَتَّاوَنْسَ، غَمَا عُمَرْنِنْسُ دَغَ وُرِنْ يَهْوٜىٰهْ يَكٜىٰ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ikon Allah kuma yana kan Yahuza, ya ba su zuciya ɗaya ta su yi abin da sarki da sarakunansa suka umarta bisa ga maganar Ubangiji.