2 Chronicles 30:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ubangiji kuwa ya ji Hezekiya ya kuma warkar da mutane.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
يَهْوٜىٰهْ كُوَ يَجِ أَدُّعَرْ هٜىٰزٜىٰكِيَ، يَوَرْكَرْدَ مُتَنٜىٰنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ubangiji kuwa ya ji Hezekiya, ya warkar da jama'ar.