2 Chronicles 30:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Hezekiya ya yi magana mai ƙarfafawa ga dukan Lawiyawa waɗanda suka nuna ganewar fasaha a hidimar Ubangiji. Kwana bakwai suka ci rabonsu da aka tsara, suka miƙa hadayun salama, suka kuma yabi Ubangiji Allah na kakanninsu.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
هٜىٰزٜىٰكِيَ يَڧَرْڢَڢَ دُكَنْ لَوِيَاوَا سَبُواْدَ ڨُوظُوانْ دَ سُكَ نُونَ وَجٜىٰنْ حِدِمَرْسُ غَ يَهْوٜىٰهْ ؞ عَثِكِنْ وَطَنَّنْ ݣُونَ بَݣَويْ مُتَنٜىٰ سُنْثِ عَبِنْثِنْ بِكٍ، عَكَيِ تَمِيڧَ هَدَايُ نَڠَرَنْ زُمُنْثِ، سُنَ غُواْدِيَ غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَكَاكَنِّنْسُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Hezekiya kuwa ya yi magana ta ƙarfafawa ga dukan Lawiyawa waɗanda suka nuna fasaha a hidimar Ubangiji. Mutane fa suka ci abincin idin har kwana bakwai, suna miƙa hadayu na salama, suna ta yin godiya ga Ubangiji Allah na kakanninsu.