2 Chronicles 30:27 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Firistoci da Lawiyawa suka tsaya suka albarkace mutane, Allah kuma ya ji su, gama addu’arsu ya kai sama, mazauninsa mai tsarki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَيْ ڢِرِسْتُواْثِے دَ لَوِيَاوَنْ سُكَتَاشِ أَڟَيٜىٰ سُكَسَا وَمُتَنٜىٰنْ أَلْبَرْكَ، اللَّهْ كُوَ يَجِيسُ دَغَ وُرِنْ ذَمَنْسَ مَيْ ڟَرْكِے أَ سَمَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai firistoci da Lawiyawa suka tashi suka sa wa jama'a albarka, aka kuwa ji muryarsu, addu'arsu kuma ta kai wurin zamansa a Sama.