2 Chronicles 30:7 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Kada ku zama kamar iyayenku da ’yan’uwanku, waɗanda suka yi rashin aminci ga Ubangiji Allah na kakanninsu, har ya mai da su abin tsoro, yadda kuke gani.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
كَدَ كُذَمَ كَمَرْ كَاكَنِّنْكُ دَ یَنْعُوَنْكُ، وَطَنْدَ سُكَيِ رَشِنْ أَمِنْثِ غَ يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نَكَاكَنِّنْسُ؞ شِيَسَا يَمَيْدَسُو أَبِنْ ڟُواْرُواْ، يَدَّ كُكٜىٰ غَنِ دَ كَنْكُ يَنْذُ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Kada fa ku zama kamar kakanninku ko 'yan'uwanku, marasa bangaskiya ga Ubangiji Allah na kakanninsu, saboda haka ya maishe su kufai kamar yadda kuka gani.