2 Chronicles 30:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
In kuka dawo wurin Ubangiji, sa’an nan waɗanda suka kama ’yan’uwanku da ’ya’yanku za su nuna musu tausayi, su kuma dawo wannan ƙasa, gama Ubangiji Allahnku mai alheri ne mai jinƙai kuma. Ba zai kau da fuskarsa daga gare ku ba, in kuka dawo gare shi.”
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
دُواْمِنْ عِدَنْ كُنْ جُويُواْ وُرِنْ يَهْوٜىٰهْ ، یَنْعُوَنْكُ دَ یَیَنْكُ ذَاسُ سَامِ جِنْڧَيْ أَوُرِنْ وَطَنْدَ سُكَ كَامَسُ، سُكُمَ دَاوُاْ وَنَّنْ ڧَسَرْ؞ غَمَا يَهْوٜىٰهْ اللَّهْ نْكُ مَيْ أَلْحٜىٰرِ نٜىٰ، مَيْ جِنْڧَيْ كُمَ؞ عِدَنْ كُكَ كُواْمَ وُرِنْسَ بَذَيْ جُويَا ڢُسْكَرْسَ دَغَ غَرٜىٰكُبَ؞»
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Gama idan kun juyo zuwa ga Ubangiji, 'yan'uwanku da 'ya'yanku za su sami rahamar waɗanda suka kama su, su komo wannan ƙasa. Gama Ubangiji Allahnku mai alheri ne, mai jinƙai, ba zai kawar da fuskarsa daga gare ku ba, idan kun komo gare shi.”