2 Chronicles 31:4 — Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ya umarci mutanen da suke zama a Urushalima su ba da rabon da yake na firistoci da Lawiyawa, don su ƙwallafa ransu ga Dokar Ubangiji.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے يَعُمَرْثِ مُتَنٜىٰنْ دَسُكٜىٰ أَ عُرُوشَلِيمَ سُدِنْغَ بَا ڢِرِسْتُواْثِے دَ لَوِيَاوَا رَبُوانْسُ، دُواْمِنْ سُبَادَ ثِكَكّٜىٰنْ حَنْكَلِنْسُ غَ بِنْ كُواْيَرْوَرْ يَهْوٜىٰهْ ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Hezekiya ya kuma umarci jama'ar da suke zaune a Urushalima su riƙa ba da rabon firistoci da na Lawiyawa, domin su mai da hankali ga dokar Ubangiji.