2 Chronicles 32:17 โ€” Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Sarki ya kuma rubuta wasiฦ™u yana zagin Ubangiji, Allah na Israโ€™ila, yana faษ—in wannan a kansa, โ€œKamar yadda sauran allolin mutanen sauran ฦ™asashe ba su iya kuษ“utar da mutane daga hannuna ba, haka Allahn Hezekiya ba zai kuษ“utar da mutanensa daga hannuna ba.โ€
Hausa Arabic 2020 (ุงูŽู”ุชู‘ูŽูˆู’ุฑูŽุชู’ ุฏูŽ ุงูŽู”ู†ู‘ูŽุจูŽุงูˆูŽุง)
ุณูœู‰ูฐู†ู‘ูŽูƒูœู‰ูฐุฑูุจู’ ูŠูŽูƒูู…ูŽ ุฑูุจููˆุชูŽ ูˆูŽุทูŽู†ู’ุณู ูˆูŽุณููŠฺงู ูŠูŽู†ูŽ ุฐูŽุงุบูู†ู’ ูŠูŽู‡ู’ูˆูœู‰ูฐู‡ู’ ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู’ ู†ูŽ ุงู•ูุณู’ุฑูŽูฐู“ุกููŠู„ูŽุž ูŠูŽุซูœู‰ูฐ ุงู”ูŽูˆูŽุณููŠฺงูู†ู’ ยซูƒูŽู…ูŽุฑู’ ูŠูŽุฏู‘ูŽ ุงู”ูŽู„ู‘ููˆุงู’ู„ูู†ู’ ฺงูŽุจููŠู„ูู†ู’ ูˆูŽุทูŽู†ู’ุณู ฺงูŽุณูŽุงุดูœู‰ูฐ ุจูŽุณู ุซูœู‰ูฐุซู ุฌูŽู…ูŽุนูŽุฑู’ุณู ุฏูŽุบูŽ ู‡ูŽู†ู‘ููˆู†ูŽ ุจูŽุŒ ุญูŽูƒูŽู…ูŽุง ุงู„ู„ู‘ูŽู‡ู’โ€Œู†ู’ ู‡ูœู‰ูฐุฒูœู‰ูฐูƒููŠูŽ ุจูŽุฐูŽูŠู’ ุนููŠูŽ ุซูœู‰ูฐุชููˆุงู†ู’ ุฌูŽู…ูŽุนูŽุฑู’ุณูŽ ุฏูŽุบูŽ ู‡ูŽู†ู‘ููˆู†ูŽุจูŽุžยป
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma rubuta wasiฦ™u, ya zargi Ubangiji Allah na Isra'ila, ya yi maganar saษ“o, yana cewa, โ€œKamar yadda gumakan al'umman sauran ฦ™asashe suka kฤsa ceton jama'arsu daga hannuna, haka nan kuma Allahn Hezekiya ba zai iya ceton jama'arsa daga hannuna ba.โ€