2 Chronicles 32:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ta haka Ubangiji ya ceci Hezekiya da mutanen Urushalima daga hannun Sennakerib sarkin Assuriya da kuma daga hannun dukan sauran. Ya magance su a kowane gefe.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
تَهَكَ يَهْوٜىٰهْ يَثٜىٰثِ هٜىٰزٜىٰكِيَ دَ سَوْرَنْ مَذَوْنَنْ عُرُوشَلِيمَ دَغَ حَنُّنْ سَرْكِے سٜىٰنَّكٜىٰرِبْ نَ أَسُّرِيَ دَ كُمَ سَوْرَنْ أَبُواْكَنْ غَابَنْسُ؞ يَبَاسُ ذَمَنْ لَاڢِيَ دَ دُكَنْ ڧَسَاشٜىٰنْ دَسُكٜىٰ كٜىٰوَيٜىٰ دَسُو؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ta haka Ubangiji ya ceci Hezekiya da mazaunan Urushalima daga hannun Sennakerib Sarkin Assuriya, daga kuma hannun dukan maƙiyansa, ya hutar da su ta kowace fuska.