2 Chronicles 32:33 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Hezekiya ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a kan tudu inda makabartan zuriyar Dawuda suke. Dukan Yahuda da kuma mutanen Urushalima suka girmama shi sa’ad da ya mutu. Sai Manasse ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
هٜىٰزٜىٰكِيَ يَكُواْمَ غَ كَاكَنِّنْسَ، عَكَ بِنّٜىٰشِ أَ سَاشٜىٰ نَهَوَ ذُوَا وُرِنْ كَبَرِ نَیَیَنْ دَاوُدَ مَظَا؞ مَذَوْنَنْ عُرُوشَلِيمَ دَ دُكَنْ يَهُودَ سُكَ غِرْمَمَ شِ لُواْكَثِنْ مُتُوَرْسَ؞ سَيْ طَنْسَ مَنَسّٜىٰ يَغَاجٜىٰشِ يَذَمَ سَرْكِے؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Sai Hezekiya ya rasu, suka binne shi a sashe na bisa na hurumin 'ya'yan Dawuda, maza. Dukan Yahuza da mazaunan Urushalima suka girmama shi sa'ad da ya rasu. Sai Manassa ɗansa ya gāji gadon sarautarsa.