2 Chronicles 33:16 โ Compare Translations
3 translations compared side by side
Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Saโan nan ya gyara bagaden Ubangiji ya kuma miฦa hadayun salama da kuma hadayun godiya a bagaden, ya kuma faษa wa Yahuda su bauta wa Ubangiji, Allah na Israโila.
Hausa Arabic 2020 (ุงููุชููููุฑูุชู ุฏู ุงูููููุจูุงููุง)
ุณูุนููู ููุณูุงููููฐ ฺ ูุฑู ุจูุบูุฏูููฐูู ููููููููฐูู ุ ุนูููููุณู ููู
ู ููู
ฺููงู ููุฏูุงูููู ฺ ูุฑููู ุฒูู
ูููุซู ุฏู ููุบููุงูุฏูููุ ููููู
ู ุนูู
ูุฑูุซู ู
ูุชูููููฐูู ูููููุฏู ุณูุจูููุชูุงูู ููููููููฐูู ุงูููููู ูู ุงููุณูุฑููฐูุกููููุ
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ya kuma komar da bagaden Ubangiji, ya miฦa hadayu na salama da na godiya, ya kuma umarci Yahuza ta bauta wa Ubangiji Allah na Isra'ila.