2 Chronicles 33:9 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Amma Manasse ya sa Yahuda da mutanen Urushalima suka kauce, har suka aikata mugunta fiye da al’umman da Ubangiji ya hallaka a gaban Isra’ilawa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا مَنَسّٜىٰ يَبِے دَ مُتَنٜىٰنْ يَهُودَ دَ مَذَوْنَنْ عُرُوشَلِيمَ أَ حَنْيَرْ مُغُنْتَا حَرْ سُكَ عَيْكَتَ مُغُنْتَا ڢِيٜىٰدَ أَلْعُمَّنْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَكُواْرَ دَغَ ڧَسَرْ دُواْمِنْ مُتَنٜىٰنْ إِسْرَٰٓءِيلَ سُذَوْنَ أَوُرِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Ta haka kuwa Manassa ya lalatar da Yahuza da mazaunan Urushalima. Suka aikata muguntar da ta fi ta al'umman da Ubangiji ya hallaka a gaban jama'ar Isra'ila.