2 Chronicles 35:22 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Yosiya fa, bai juya daga gare shi ba, amma ya ɓad da kama don yă yi yaƙin. Bai saurari abin da Neko ya faɗa bisa ga umarnin Allah ba, amma ya tafi ya yaƙe shi a filin Megiddo.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
عَمَّا دُكْدَهَكَ يُواْسِيَا يَڧِ يَسَوْرَرِ أَبِنْدَ اللَّهْ يَڢَطَا تَبَاكِنْ سَرْكِے نٜىٰكُواْ؞ مَيْمَكُوانْ حَكَ سَيْ يَكَيْ سُواْجُواْجِنْسَ يَاڧِ أَ ڢِيلِنْ مٜىٰغِدُّواْ؞ يَثِرٜىٰ رِغَرْ سَرْكِے يَأَجِيٜىٰ دُواْمِنْ عَثَنْجَ كَمَنِّنْسَ دُواْمِنْ كَدَ أَبُواْكَنْ غَابَا سُغَانٜىٰ شِ، سَيْ يَشِغَ يَاڧِنْ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Duk da haka Yosiya bai yarda ya koma ba, sai ya ɓad da kama don ya yi yaƙi da shi. Bai yarda da magana wadda Allah ya faɗa wa Neko ba, sai suka kama yaƙi a filin Magiddo.