2 Chronicles 36:20 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Waɗanda ba a kashe ba kuwa Nebukadnezzar ya kwashe su, ya kai Babilon, suka zama bayinsa da na ’ya’yansa maza har zuwa kahuwar mulkin Farisa.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
سَرْكِے يَݣُوشِ دُكْ وَطَنْدَ بَعَكَشٜىٰ عَيَاڧِنْ بَ ذُوَا بَابِيلَ؞ سُكَ ذَمَ بَايِنْسَ دَ نَیَیَنْسَ، حَرْ ذُوَا كَڢَاوَرْ مُلْكٍ ڢَٰشِيَ؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
Waɗanda ba a kashe ba kuwa ya kwashe su, ya kai Babila, suka zama bayinsa da na 'ya'yansa maza har zuwa kahuwar mulkin Farisa,