2 Chronicles 36:21 — Compare Translations

3 translations compared side by side

Hausa (Sabon Rai Don Kowa 2020)
Ƙasar ta more hutun Asabbacinta; a dukan lokacin zamanta kango ta huta, har sai da shekaru saba’in nan suka cika bisa ga maganar Ubangiji da Irmiya ya faɗi.
Hausa Arabic 2020 (أَتَّوْرَتْ دَ أَنَّبَاوَا)
وَنَّنْ كُوَ يَثِكَ مَغَنَرْ دَ يَهْوٜىٰهْ يَيِ تَبَاكِنْ أَنَّبِے إِرْمِيَ؞ ڧَسَرْ كُوَ تَسَامِ ظَرَڢِ دُواْمِنْ شٜىٰكَرُنْ هُوتَوَا، وَتُواْ لُواْكَثِنْ دَ ذَاعَ دَيْنَ عَيْكِ دَ عِتَ، غَمَا تَا ذَوْنَ أَ رُشٜىٰ حَرْ شٜىٰكَرَا سَبَعِنْ سُكَ ثِكَ دَيْدَيْ يَدَّ أَنَّبِنْ يَڢَطَا؞
Hausa Bible 1979 (Littafi Mai Tsarki)
don maganar ta cika wadda Ubangiji ya faɗa ta bakin Irmiya, har lokacin da ƙasar take shan hutawar asabatanta na zamanta kango har shekara saba'in, ta kiyaye asabatai.